Home » Abba Kabir Yusuf ya lashe zaɓen Gwamna a jihar Kano

Abba Kabir Yusuf ya lashe zaɓen Gwamna a jihar Kano

by Maryam Sulaiman Muhammad
0 comment 0 minutes read

Daga Ibrahim Hamisu

Hukumar Zabe ta kasa (INEC) ta ayyana Injiniya Abba Kabir Yusuf na Jam’iyyar NNPP a matsayin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan Kano na zaben Gwammna Jihar Kano da aka gudanar ranar 18 ga watan Maris, 2023.

Shugaban tattara sakamakon zaɓen, Farfesa Dikko Ahmad Ibrahim, shi ne ya bayyana hakan a hedkwatar hukumar zaɓe ta jihar Kano,

Farfesa Dikko Ahmad wanda malami ne a Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ya bayyana cewa Abba Kabir ya samu ƙuri’u 1,019,602, yayin da Dr. Nasiru Gawuna ya samu ƙuri’u 890,705.

You may also like

Leave a Comment

About Us

We are a media platform published by Prime Time Newspapers Limited, based in Kano. its committed to passionate, insightful and objective coverage on democracy, governance, business, security and humanitarian values.

Feature Posts

Newsletter

Subscribe my Newsletter for new blog posts, tips & new photos. Let's stay updated!

This website uses cookies to improve your experience. We'll assume you're ok with this, but you can opt-out if you wish. Accept Read More