Home » ‘In ka daka ta yan siyasa wuta zaka’ -Inji Naziru Sarkin Waka

‘In ka daka ta yan siyasa wuta zaka’ -Inji Naziru Sarkin Waka

by Salisu Hamisu Ali
0 comment 0 minutes read

Fitaccen Mawakin Hausa da tauraruwarsa ke ci gaba da Haskawa, Naziru M Ahmad wanda aka fi sani da Sarkin Waka ya ce idan har ka daka ta ‘yan siyasa wuta zaka.

Naziru wanda a kwanakin baya yayiwa Atiku Abubakar dan takarar jam’iyyar PDP na shugaban kasa wakar “APC sai mun bata Wuta” ya bayyana hakan ne a shafinsa na Twitter.

“In ka daka ta yan siyasa wuta zaka!😡”


Sai dai bayan wallafa rubutun na Sarkin Waka ya jawo ce-ce-ku-ce inda mabiyansu a shafin suka dinga mayar da martani daban-daban.

You may also like

Leave a Comment

About Us

We are a media platform published by Prime Time Newspapers Limited, based in Kano. its committed to passionate, insightful and objective coverage on democracy, governance, business, security and humanitarian values.

Feature Posts

Newsletter

Subscribe my Newsletter for new blog posts, tips & new photos. Let's stay updated!

This website uses cookies to improve your experience. We'll assume you're ok with this, but you can opt-out if you wish. Accept Read More